Author: Yusif Saraki Madigawa
Bayan da ta kaddamar da gangamin rijistar sabbin magoya baya, jam’iyyar APC ta ce yanzu haka mutane miliyan 2 ne suka yi rijistar, kuma tana da burin samun wasu karin magoya baya miliyan 9 kafin nan da makon gobe a cewar Sanata Ajibola Basiru
Bokan da ya yi ikirarin taimaka wa ‘yan kwallon kafa na kasar Mali samun nasara a gasar AFCON da ke gudana yanzu haka ya shiga hannu bisa zargin zamba, bayan da ya karɓi Yuro 33,500 (fiye da CFA miliyan 22). Hakan ta faru ne bayan rashin nasarar da Mali ta yi, inda a ranar Juma’a aka fitar da ita daga gasar ta cin kofin Afirka. An kama mutumin, mai suna Sinayogo, a Bamako ranar Asabar, inda ake tsare da shi a sashen yaki da laifukan yanar gizo.
Gwamnatin Amurka ta mika muhimman kayayyakin soji ga Najeriya domin tallafa wa ƙoƙarin da take yi na yaki da matsalolin tsaro. Jaridar Punch ta ce rundunar sojin Amurka da ke kula da kasashen Afirka AFRICOM ce ta bayyana hakan, inda ta ce an mika kayan ga hukumomin Najeriya ne a Abuja. AFRICOM ta ce wannan mataki na nunar da ci-gaba da samar da haɗin gwiwar tsaro tsakanin Amurka da Najeriya.
“Halin Kuncin Rayuwa Da Talaucin da ake Ciki A Yanzu, Kuna Goyon Bayan Mu Sake Zabar Tinubu A 2027” – Abba G Shugaban Ƙungiyar Matasan Hausa DevelopmentInitiative, Malam Abba Mohammed Ali, ya yi tambaya ga talakawan Najeriya, musamman waɗanda suka tsaya kai da kafa wajen kafa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu, kan ko ya dace su ci gaba da tallata gwamnatin bayan gazawar cika muhimman alƙawuran da aka yi musu. Abba Mohammed Ali da aka fi Sani da (Abba G) ya bayyana hakan ne yayin wata tattaunawa, inda ya nuna damuwarsa kan yadda talakawa ke fama da matsin rayuwa duk…
TIRKASHI: G-Fresh Na Shirin Dawo Da Tsohuwar Matarsa Maryam, Bayan Jita-Jitar Wani Minista Na Son Aurenta Shugaban ’yan Kwalta rankatakaf na Najeriya, G-Fresh Al-Amin, na shirin dawo da tsohuwar matarsa Maryam (Nicki Minaj) bayan samun rahotannin cewa wani Minista a gwamnatin tarayya na nuna sha’awar aurenta. Rahotanni sun bayyana cewa ministan ya riga ya ba Maryam kyautar mota, tare da kujerar aikin Hajji, kuma ana rade-radin cewa yana shirin aurenta nan ba da jimawa ba. Bayan rabuwar aurensu da G-Fresh, Maryam ta shahara sosai a kafafen sada zumunta, inda ta zama cikakkiyar ’yar Kwalta, lamarin da ya ja hankalin manyan…
EL-HADJI DIORI COULIBALY BBC Hausa ‘ shima yabamu nishadi da ilmantar damu a fanni sauraren rediyo a shekarun baya *********************************** Yakan labarai dakuma kawo ruhotanni musamman abinda yashafi kasashen sahel ************************************ Sannan yanayin hira da manyan shwagabanin kasa indai sunje kasar amurka ziyara ‘ kokuma manyan mutane ********************************** Allah yakara masa lafiya da Nisan kwana mai anfani amin ‘ Allah ya albarkaci zuri’arsa amin ************************************ Dawanne shirinsa zaku iya tinawa dashi a shekarun baya ‘ a gidan rediyon BBC Hausa ? ************************************ ✍️ Yau Ibrahim Dankama 09-JANUARY-2026 🌍 ************************************* #mutinabaya #viralreelschallenge #radiokaduna #VOAHausa #radiokano #hausagidana #fmkano
DA DUMI-DUMI: Sarkin Nafada Ya Kaddamar Da Sabbin Dokokin Rage Tsadar Aure A Garin Daga Muhammad Kwairi Waziri Wakilin Mai Martaba Sarkin Nafada, Alhaji Umaru Muhammad Baraya (Madakin Nafada), dake jihar Gombe, ya gabatar da sabon tsarin rage tsadar aure da kuma magance matsalolin da ke hana sauƙin aure a cikin al’umma. Taron ya gudana ne a Unguwar Madaki, Gundumar Nafada Central Ward, tare da goyon bayan manyan hukumomi, kotun majistare, da jami’an tsaro. Sabon dokar za ta fara aiki daga shekara ta 2025, inda matasa suka samu gargadi mai tsanani da kada su tsokani ko raina ’yan mata da…
Raham Saidu ta gamu da Zolayan Masu bibiyarta kan Bidiyon da ta Saka a shafinta Wanda suna Zarginta da tallata kanta da Girman nononta suna Mana Fatan Allah ya kawo Kasuwa Sai dai hakan baiyi wa Rahama Saidu Dadi ba inda Tayi martani a salon matakin Mai ban Haushi.
Fadar Sarkin Zaman Lafiya na gaishe ku Jakadun wanzar da Zaman Lafiya a kasa. Muna alfahari da dukkan masu kokari da bada gudunmawa Wajen ganin Cewar an Sanar da Zaman Lafiya a koina. Zaman Lafiya shine cigaban kowacce al’umma Mu Kalli inda ba Zaman Lafiya ya Rayuwar take kasance a wannan Zamani ?
Wannan Hoton Wani Babban Mutum Ne Da Iyalinsa a Lokacin Samartaka, Sananne Ne A Kasar Nan Kuma Dan Arewa Ne. Ya Rike Manyan Muqamai a Kasar Nan, Kuma Har Yanzu Yana Nan a Raye Da Randa Bai Mutuba Dashi Ake Damawa a Kasar Nan Wazai Fada Mana Sunansa Da Asalin Sa?