Author: Yusif Saraki Madigawa

*“Jagoran Ilimi, Gwamna, Shugaban Jam’iyya – Ga Dr. Abdullahi Umar Ganduje OFR!”* Daga ƙauyen Ganduje zuwa shugabancin jihar Kano da ƙasa baki ɗaya, ya nuna cewa ilimi da tsayin daka na iya sauya tukin gaba. Daga Mayu 2015 zuwa Mayu 2023 ya jagoranci Kano — kafin ya hau matsayin Shugaban APC. Zamu ci gaba da koyi da darussan sa, mu riƙa kuma tambayar kowa yake shirye zuwa dasu. #TarihinArewa #Ganduje #Jagoranci #KanoHistory*

Read More

“Malam Ibrahim Shekarau an haife shi a ranar 5 ga Nuwamba, 1955 a garin Kano. Ya yi karatunsa na firamare da sakandare a jihar Kano, sannan ya samu digirinsa daga jami’ar Ahmadu Bello da ke Zaria. Kafin ya shiga siyasa, Malam Shekarau ya yi aiki a fannin ilimi na tsawon shekaru — daga malanta zuwa kwamishinan ilimi a jihar Kano. A 2003, ya tsaya takarar gwamna a ƙarƙashin jam’iyyar ANPP, inda ya kayar da gwamnati mai ci a lokacin. Ya yi wa’adin mulki biyu (2003–2011), kuma ana masa kallon ɗaya daga cikin shugabannin da suka baiwa ilimi da gyaran…

Read More

Salisu Hassan Gama Buruntumau (M.C.S.K) a radio am & FM kano ‘ shima yadade yana bamu nishadi da ilmantarwa a gidan radio bello dandago kano _______________________________ Yakan nishadantar damu musamman ranakun weekend ‘ wajen shirinsa dayakeyi na bugo waya ‘ domin zaben waka musamman wakokin old skull jamz kokuma aikawa da sakon gaisuwa ga abokanin arziki ‘ cikin salon nishadi da barkwanci ______________________________ Gidan rediyon kano am da FM : sundade wajen kawo mana shirye shirye masu gamsarwa ‘ Wanda babu yadda zamu iya Bari yawuce mu ‘ musamman shirinsa na ” sabon salo ” dakuma “Ga wuri ga waina…

Read More

TSEGUMI: Shin ko Jarumar Kannywood Ƴar Auta, tasan irin bidiyoyin da ƴarta Maryam Intete ta ke yi SASHEN TALLACE TALLACE _______________________________ Ko Kun San Cewa Kamfanin Freshdata Sun Karya Farashin Datar MTN 1GB ₦520. Ga yadda tsarikan nasu yake. 👇🏽 (MTN SME 1GB ₦520) (Airtel SME 1GB ₦360) (9mobile 1GB ₦250) Ga masu buƙatar referral code. 👇🏽 Freshdata Website, freshdata.com.ng Abin farin ciki Datar tana da ƙarfin da har sai ya kai kwana 30 kafin ƙarfinta ya ƙare. Hanzarta kayi download App a nan👇🏽 https://play.google.com/store/apps/details?id=com.msorgdevelopers.freshdata Idan kayi download sai kayi register, idan…

Read More

Benjamin Adesanya Maja Adekunle, born on June 26, 1936, and passing away on September 13, 2014, left an indelible mark as a Nigerian Army Brigadier and commander during the Civil War. Hailing from Kaduna, Adekunle’s diverse heritage included a father from Ogbomosho and a mother of Bachama ethnicity. His educational journey took him to the government college in Okene, now Abdul Aziz Atta Memorial College, Okene, Kogi State. In 1958, immediately after completing his school certificate examinations, he enlisted in the Nigerian Army. Successfully passing the army selection exams, he proceeded to the Royal Military Academy Sandhurst in the UK,…

Read More

WANNAN SHINE MARIGAYI MAJOR JAFAR YUSUF ALIYU, WANDA AKAFI SANIN SHI DA “SARKI SOJA” Ya rasu a shekarar 2003. Asalin dan unguwar Kahu ne a Zariya City. Marigayi Major Jafar mutum ne mai halin kirki, bawan Allah mai son jama’a da jajircewa wajen ganin an samu ci gaba, musamman ta fuskar tallafa wa matasa domin su samu damar yin karatu. Muna roƙon Allah Madaukakin Sarki Ya jaddada masa rahama, Ya gafarta masa, Ya sanya shi cikin mafificin matsayi a Aljannatul Firdausi.

Read More

Marigayiya Dala Isah Bakori : itace Bariki matar Usman baba Fategi acikin shirin Samanja mazan fama ” dakuma ” Duniya budurwar wawa “sune jarumanmu na farko farko wajen wasan kwaikwayo __________________________________ Dala Isah Bakori sunbamu nishadi a shekarun baya ‘ a lokacin mulkin soja ‘ inda suka nishadantar damu da shirin wasan kwaikwayo mai kayatarwa na Samanja mazan fama ‘ bayan karbar mulkin farar hula ‘ sai aka maida shirin ” Duniya budurwar wawa ” ________________________________ Dala Isah Bakori ‘ ta’iya acting Bariki sosai ‘ a matsayin matar soja mai matsayin Sargent major ‘ Wanda aka chanza sunan daga turanci…

Read More

WAN NAN SHINE MARIGAYI ALHAJI AMADU 007 SARARI ‘ SHIMA YANA CIKIN YAN KUNGIYAR ZABI SONKA ‘DA’AKE GABATARWA A GIDAN REDIYON TARAYYA DAKE KADUNA __________________________________ SUNE SUKE GAISHEDA ‘ MUTANE A GIDAJEN RADIO DAN SADA ZUMUNCI ‘ WANDA ALHERINE DAN TUNAWA DA MUTANE YAN’ UWA DA SUKE ZAUNE A MABAMBANTAN GARURUWA, INDA A LOKACIN BA WAYA BALLANTANA A RIKA KIRA ANA GAISAWA DA JUNA SAITA RADIO. ________________________________ A LOKACIN MAI HALINE KAWAI YAKE DA WAYAR TANGARAHO A GIDANSA SHIMA BA KOWA YAKE KIRA BASAI MAI IRIN WAN NAN WAYA. AMMA MUTANE A YAU GA DAN’UWANKA KUNA ZAUNE A…

Read More

Ramatu Garba Danlami : Ramatu Ramcy radio kano am & FM ‘ itama alewace irin tada tabamu gudumuwa wajen nishadantar damu wajen sauraren rediyo kano na gidan bello Dandago ______________________________ mai gabatarwa ‘ mai shiryawa ‘ mai gabatar da shagalin biki mc ‘ kuma malamar makaranta (lecturer) mai koyarda abinci a gidan rediyo _______________________________ sun nishadantar damu fun farkon bude tashar FM kano ‘ inda suke gwangwajemu da wakokin turawa Nada ‘ harma yanzu tana cigaba da nishadantar damu tareda su m.c.s.k __________________________________ Abokanin aikinta tun wancan lokacin ” Babangida umar ” “musa Muhammed inya” “Muhammed Aminu jolly” ” Atine…

Read More

Hoton Marigayi Sani Abacha da wasu Abokan Aikin Sa Su 7 a Makarantar Horar da Hafsoshin Soja ta Mons Officer Cadet School, Aldershot, dake kasar UK: A Shekarar 1963, Ranar Passing Out Parade a Mons Officer Cadet School, Aldershot, UK. Daga cikin su Afrikawa mutum 24 da suka halarci taron, Mutum 8 yan Najeriya ne Daga hagu: N.S. Ofie, G.A. Ginger, S. Abacha, A. Mohammed, G.I. Idoko, A.A. Ilorin, R.V.I. Asom, da O.I. Ekwedike an rufe Makarantar Mons Officers Cadet School a shekarar 1972 kuma duk ayyukanta aka mayar da su zuwa RMAS, wadda aka fi sani…

Read More