Author: Yusif Saraki Madigawa

TIRKASHI: Ban taba ganin Banziyar Kasa Kamar Najeriya Ba – In Ji Shugaban Amurka Donald Trump A yayin wani shiri na gidan talabijin na Fox News, Shugaban Amurka, Donald Trump, ya bayyana Najeriya a matsayin “banziyar kasa” mai cike da abun kunya. Trump ya ce har yanzu ana ci gaba da hallaka Kiristoci a kasar, lamarin da ya nuna damuwarsa sosai. Shugaban Amurka ya kara da cewa idan har wannan halaka ta Kiristoci ba ta tsaya ba, sojojin Amurka za su iya kai hare-hare zuwa Najeriya. Wannan jawabi ya fito ne ranar Juma’a da ta wuce, a dai-dai…

Read More

KAJI RABO: An nada Jarumi Tijjani Faraga a matsayin sarkin masoya Annabi (SAW) na Kannywood. . SASHEN TALLACE TALLACE _______________________________ Ko Kun San Cewa Kamfanin Freshdata Sun Karya Farashin Datar MTN 1GB ₦520. Ga yadda tsarikan nasu yake. 👇🏽 (MTN SME 1GB ₦520) (Airtel SME 1GB ₦360) (9mobile 1GB ₦250) Ga masu buƙatar referral code. 👇🏽 Freshdata Website, freshdata.com.ng Abin farin ciki Datar tana da ƙarfin da har sai ya kai kwana 30 kafin ƙarfinta ya ƙare. Hanzarta kayi download App a nan👇🏽 https://play.google.com/store/apps/details?id=com.msorgdevelopers.freshdata Idan kayi download sai kayi register, idan baka iya register…

Read More

MU TATTAUNA: Me ya sa ba a karrama tsoffin jaruman Kannywood – maza da mata – sai sabbin ‘yan mata da suka shigo masana’antar SASHEN TALLACE TALLACE _____________________________ Ko Kun San Cewa Kamfanin Freshdata Sun Karya Farashin Datar MTN 1GB ₦520. Ga yadda tsarikan nasu yake. 👇🏽 (MTN SME 1GB ₦520) (Airtel SME 1GB ₦360) (9mobile 1GB ₦250) Ga masu buƙatar referral code. 👇🏽 Freshdata Website, freshdata.com.ng Abin farin ciki Datar tana da ƙarfin da har sai ya kai kwana 30 kafin ƙarfinta ya ƙare. Hanzarta kayi download App a nan👇🏽 https://play.google.com/store/apps/details?id=com.msorgdevelopers.freshdata Idan…

Read More

Shehu Musa Yar’Adua GCON; 5 March 1943 – 8 December 1997) was a Nigerian general and politician who was the de facto vice president of Nigeria as Chief of Staff, Supreme Headquarters when Nigeria was under military rule from 1976 to 1979. He was a prominent politician during the later transition from military to civilian rule in the late 1980s and into the 1990s. Yar’Adua was born in Katsina into a titled family. His father, Musa Yar’Adua, was a teacher who later became the Minister for Lagos Affairs from 1957 to 1966 during Nigeria’s First Republic and held the…

Read More

Terwase Akwaza, popularly known as Gana, was a notorious bandit who terrorized Benue State and its neighboring states between 2015 and 2020. Terwase Akwaza, better known across the valleys and villages of Benue State as Gana, a name that struck fear into the hearts of many, and yet, curiously, brought hope to others. Born in the 1970s in the village of Gbishe, deep within Katsina-Ala local government of Benue State, young Terwase’s life was shaped by hardship. Orphaned early, he was said to have inherited supernatural powers from his father, a traditional herbalist known for his deep…

Read More

Left to right: Brigadier Wellington Duke Bassey, Brigade Commander of the 1st Brigade; Lieutenant Colonel Hassan Usman Katsina, the first and only Military Governor of the Northern Region; Major General Johnson Thomas Umunnakwe Aguiyi-Ironsi, Nigeria’s first military Head of State and Supreme Commander of the Armed Forces; and Major Samuel Osaigbovo Ogbemudia. Standing behind them is Ali Akilu, the first indigenous Head of Service and Secretary to the Northern Regional Government. Location: Kachia, Zaria Province, Northern Region of Nigeria, 1966.

Read More

This photograph, taken during the Nigerian Civil War (1967–1970), captures Colonel Benjamin Adekunle, popularly known as “The Black Scorpion,” standing at the far left. With him are Sunny Tuoyo, Godwin Ally, Yemi Alabi, Kunle Elegbede, and Alimi Ogunkanmi. The picture was taken in May 1968 in Port Harcourt, shortly after the city was captured from retreating Biafran forces.

Read More

Hamza Al-Mustapha (born 27 July 1960) is a retired Nigerian Army major, intelligence officer and politician who served as Chief Security Officer to Head of State General Sani Abacha from 1993 until his death on 8 June 1998. Hamza Al-Mustapha was born into an Hausa family and educated in Nguru. He enrolled at the Nigerian Defence Academy in Kaduna and was commissioned into the Nigerian Army in 1983. From August 1985 to August 1990, Al-Mustapha was Aide-de-camp (ADC) (but recently clarified in an open television interview with Channels Television’s Seun Okinbaloye that he wasn’t ADC that he was…

Read More

JIYA BA YAU BA; Marigayi Janar Murtala Ramat Muhammad Tare Da Iyalan Sa a Shekarun Baya… 🌟 Takaitaccen Tarihin Gen. Murtala Ramat Muhammad🌟 An haifi janar Murtala Ramat Muhammed ranar 8 ga watan Nuwambar shekarar 1938 a garin Kano, ya yi karatu a kwalejin Barewa dake Zaria. A shekarar 1959 ya shiga aikin soji, inda yayi karatu a makarantar sojoji ta Royal Military Academy ta Sandhurst dake Burtaniya. Janar Mutala ya samu mukamin Laftanal a shekarar 1961. Gabanin komawarsa Najeriya a shekarar 1962, ya je rangadin aiki a kasar Congo a matsayin wani wakilin dakarun…

Read More

*”Bari mu ga masana tarihi!* Shin ko kana daga cikin masu gane fuskoki da sunaye? Waye zai fara? Muje zuwa… 👇🧐 #Tarihi #MasanaTarihi #GaneFuska #ArewaHistory #HausaAjami”

Read More