Close Menu
  • Home
  • News
  • Bollywood
  • Entertainment
  • General sports
    • Basketball
    • Boxing
    • Football
    • Hand ball
    • Race
  • Kannywood
  • Traditional sports
    • Dambe
    • Kokowa
    • Langa
    • Shadi
  • HAUSA
    • Labarai
    • Labari
Latest Posts

Bayan da ta kaddamar da gangamin rijistar sabbin magoya baya, jam’iyyar

January 13, 2026

Bokan da ya yi ikirarin taimaka wa ‘yan kwallon kafa na kasar Mali samun nasara

January 13, 2026

Gwamnatin Amurka ta mika muhimman kayayyakin soji ga Najeriya domin tallafa wa ƙoƙarin da take yi na yaki da

January 13, 2026
Facebook X (Twitter) Instagram
Facebook X (Twitter) Instagram
PULSE SPORTS ENTERTAINMENTPULSE SPORTS ENTERTAINMENT
Advertise With Us
  • Home
  • News

    A Kenyan politician, Dorice Donya, is facing public outrage after appearing to endorse female genital

    December 10, 2025

    The Economic Community of West African States (ECOWAS) has declared a regional state of

    December 10, 2025

    Burkina Faso’s Council of Ministers has approved a bill to bring back the death penalty for crimes

    December 6, 2025

    The number of countries facing a US travel ban could rise to above 30 as the Trump

    December 6, 2025

    Nigerian pensioners are planning a nationwide naked protest on December 8 to demand

    December 6, 2025
  • Bollywood

    Love luxury, traveling and blogging? Have a huge Instagram following? Expert at creating amazing

    December 7, 2025

    Manoj Bajpayee brought the whole team together for a fun and relaxed Family Man Season 3

    December 6, 2025

    Cikin Dukiyar da Jarumi Dharmendra da ya bari crores 450 an tabbatar da crores 5 baza ta tafi zuwa ga yaran sa ba domin akwai wani family a Punjabi da za a bawa.

    December 3, 2025

    Maganar da Jarumi Sunil shetty ya fada kwanan nan akan yan South India sun fi so su bawa yan Bollywood dama su fito a mugu shiyasa yadaina

    November 29, 2025

    AMITABH yana karanta Alkur’ani. Shekarun baya Amitabh ya fito ya bayyanawa duniya cewa yana karanta Alkur’ani mai girma domin samun nutsuwa tare da kwanciyar hankali.

    November 29, 2025
  • Entertainment

    Dragons of martial arts cinema Donnie Yen, Jackie Chan, Jet Li, and Bruce Lee.

    December 28, 2025

    Happy 31st Birthday to Pretty Jyoti Amge🎉🎂🍰

    December 23, 2025

    Happy 70th Birthday to the Legendary Osofia (Nkem Owoh)🎂🎉🍰💯

    December 21, 2025

    Jarumi JEETENDRA ke nan da jaruma SRIDEVI a film me suna AKALMAND, wannan film ya fita a shekarar 1984

    December 20, 2025

    Ever since Asake left YBNL we hardly see him with Olamide. The guy has been straight up

    December 10, 2025
  • General sports
    1. Basketball
    2. Boxing
    3. Football
    4. Hand ball
    5. Race
    6. View All

    🚨 BREAKING: Francis Uzoho set to replace the injured Stanley Nwabali for AFCON 2026.

    December 10, 2025

    🚨𝐎𝐅𝐅𝐈𝐂𝐈𝐀𝐋: Raphinha wins 𝐌𝐚𝐧 𝐨𝐟 𝐭𝐡𝐞 𝐌𝐚𝐭𝐜𝐡 Award for Barcelona on his return! 💙❤️🇧🇷

    November 29, 2025

    🚨 *Neymar Ruled Out for the Rest of 2025 After Knee Injury* 🤕🩼

    November 26, 2025

    Ndigbo Senator Uzor Kalu say he Condemns Nnamdi Kanu For Insulting Justice Omotosho Inside

    November 25, 2025

    “Seeing ourselves up there creates excitement, generates a great atmosphere, and is something to be proud of.”

    November 12, 2025

    A decree from Pope Leo’s office firmly rejects the claim that Mary, Jesus’ mother…

    November 8, 2025

    🚨 BREAKING: Francis Uzoho set to replace the injured Stanley Nwabali for AFCON 2026.

    December 10, 2025

    🚨𝐎𝐅𝐅𝐈𝐂𝐈𝐀𝐋: Raphinha wins 𝐌𝐚𝐧 𝐨𝐟 𝐭𝐡𝐞 𝐌𝐚𝐭𝐜𝐡 Award for Barcelona on his return! 💙❤️🇧🇷

    November 29, 2025

    🚨 *Neymar Ruled Out for the Rest of 2025 After Knee Injury* 🤕🩼

    November 26, 2025

    Ndigbo Senator Uzor Kalu say he Condemns Nnamdi Kanu For Insulting Justice Omotosho Inside

    November 25, 2025
  • Kannywood

    G-Fresh Na Shirin Dawo Da Tsohuwar Matarsa Maryam, Bayan Jita-

    January 13, 2026

    Raham Saidu ta gamu da Zolayan Masu bibiyarta kan Bidiyon da ta Saka a

    January 8, 2026

    Fadar Sarkin Zaman Lafiya na gaishe ku Jakadun wanzar da Zaman Lafiya a kasa.

    January 8, 2026

    Wani Babban Mutum na Nemawa ’Yarsa Mai Shekara 18 Mijin Aure Mai Hankali da Nutsuwa

    November 24, 2025

    KAJI RABO: An nada Jarumi Tijjani Faraga a matsayin sarkin masoya Annabi (SAW) na Kannywood.

    November 24, 2025
  • Traditional sports
    1. Dambe
    2. Kokowa
    3. Langa
    4. Shadi
    5. View All

    Barcelona player

    November 8, 2025

    Barcelona player

    November 8, 2025
  • HAUSA
    1. Labarai
    2. Labari
    3. View All

    Wannan Hoton Wani Babban Mutum Ne Da Iyalinsa a Lokacin Samartaka, Sananne Ne A

    January 4, 2026

    BAZAN GUDU IN BAR AL’UMMATABA IN JI SARDAUNAN SOKOTO.

    December 18, 2025

    JIHAR DA TAFI KOWACE JIHA YAWAN MUTANE A NAJERIYA 🔥 

    December 12, 2025

    Muntina da Aisha Bello Mustapha ‘ yau 11 December shine watan data koma ga Allah ‘ take cika shekara 2 da rasuwa 11/12/2023 -11/12/2025

    December 11, 2025

    Gwamnatin Amurka ta mika muhimman kayayyakin soji ga Najeriya domin tallafa wa ƙoƙarin da take yi na yaki da

    January 13, 2026

    Halin Kuncin Rayuwa Da Talaucin da ake Ciki A Yanzu, Kuna Goyon Bayan Mu Sake Zabar Tinubu A 2027″ – Abba G

    January 13, 2026

    Ko wane cikakken namiji mai lafiya idan ya tashi bacci zai ga Alƙalaminsa a tsaye wannan shine

    December 23, 2025

    Babban Malamin Addinin Musulunci a Jihar Nasarawa Ya Yi Sama da Fadi da Gidan

    December 20, 2025

    Bayan da ta kaddamar da gangamin rijistar sabbin magoya baya, jam’iyyar

    January 13, 2026

    Bokan da ya yi ikirarin taimaka wa ‘yan kwallon kafa na kasar Mali samun nasara

    January 13, 2026

    Gwamnatin Amurka ta mika muhimman kayayyakin soji ga Najeriya domin tallafa wa ƙoƙarin da take yi na yaki da

    January 13, 2026

    Halin Kuncin Rayuwa Da Talaucin da ake Ciki A Yanzu, Kuna Goyon Bayan Mu Sake Zabar Tinubu A 2027″ – Abba G

    January 13, 2026
PULSE SPORTS ENTERTAINMENTPULSE SPORTS ENTERTAINMENT
Home » JIYA BA YAU BA; Marigayi Janar Murtala Ramat Muhammad Tare Da Iyalan Sa a Shekarun Baya… 
HAUSA

JIYA BA YAU BA; Marigayi Janar Murtala Ramat Muhammad Tare Da Iyalan Sa a Shekarun Baya… 

Yusif Saraki MadigawaBy Yusif Saraki MadigawaNovember 23, 2025
FB IMG 1763882927292

JIYA BA YAU BA; Marigayi Janar Murtala Ramat Muhammad Tare Da Iyalan Sa a Shekarun Baya…

 

🌟 Takaitaccen Tarihin Gen. Murtala Ramat Muhammad🌟

 

An haifi janar Murtala Ramat Muhammed ranar 8 ga watan Nuwambar shekarar 1938 a garin Kano, ya yi karatu a kwalejin Barewa dake Zaria.

 

A shekarar 1959 ya shiga aikin soji, inda yayi karatu a makarantar sojoji ta Royal Military Academy ta Sandhurst dake Burtaniya.

 

Janar Mutala ya samu mukamin Laftanal a shekarar 1961.

 

Gabanin komawarsa Najeriya a shekarar 1962, ya je rangadin aiki a kasar Congo a matsayin wani wakilin dakarun wanzar da zaman lafiya na Majalisar dinkin duniya.

 

A shekarar 1964 ya ka bashi mukamin Manjo na wucin gadi, bayan da aka bashi ragamar kula da sashin sadarwa a hedkwatar rundunar soji ta Kaduna.

 

Janar Murtala ya koma Lagos inda ya zauna tare da kawunsa Alhaji Inuwa Wada a lokacin da aka bashi ministan tsaro, kuma ya kasance a can har lokacin da akai juyin mulki na farko a shekarar 1966.

 

Shugaban kasa manjo janar Aguiyi-Ironsi ya kara masa girma zuwa Laftanal Kanal koda yake shima na wucin gadi ne, a watan Afrailun shekarar 1966. Bayan juyin mulki na farko, sau uku janar Murtala ke neman hada kan sojojin arewa dake Lagos domin ayi juyin mulki na biyu, sai dai wannan yunkuri bai yi nasara ba bisa harbe wasu sojoji da akayi a Abeokuta.

 

Janar Murtala Ramat Muhammed ya taka rawar gani a yakin basasar da akai a shekarar 1967 lokacin da Laftanal Kanal Ojukwu ke neman balle yankin Biafra daga Najeriya.

 

A wannan lakacin janar Murtala ya jagoranci rundunar sojin da suka murkushe sojojin Biafra tare da kawo karshen yaki basasar baki daya kamar yadda ya bada sanarwa a ranar 21 ga watan Satumbar shekarar 1967.

 

Yana matsayin birgediya ne sojojin da sukayi juyin mulki na uku a Najeriya suka nada Murtala a matsayin shugaban kasa, inda a watan Janairun shekarar 1976 aka kara masa girma zuwa janar mai anini hudu, wato kololuwa kenan.

 

Har ila yau a wannan lokaci ne janar Murtala ya kirkiro da sabbin jahohi 7 ya kuma bayyana bukatar mayarda babban birnin Najeriya zuwa Abuja da kuma alkawarin mika mulki ga fararen hula a shekarar 1979.

 

To masu iya magana kance kana taka Allah na nashi, ranar 13 ga watan Fabrerun sojoji karkashin jagorancin Dimka sukayi yunkurin kifar da gwamnatin sa yunkurin da bai nasara ba, illa dai kashe-kashen da akayi, inda suka budewa motar janar Murtala Ramat Muhammed wuta a lokacin da yake kan hanyarsa ta zuwa ofis.

 

Bayan mutuwarsa an nada mataimakinsa laftanar janar Obasanjo a matsayin shugaban kasa.

Share this:

  • Click to share on Facebook (Opens in new window) Facebook
  • Click to share on X (Opens in new window) X
Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram LinkedIn Email
Yusif Saraki Madigawa
  • Website
  • Facebook
  • X (Twitter)
  • Instagram

Related Posts

Bayan da ta kaddamar da gangamin rijistar sabbin magoya baya, jam’iyyar

January 13, 2026

Bokan da ya yi ikirarin taimaka wa ‘yan kwallon kafa na kasar Mali samun nasara

January 13, 2026

Gwamnatin Amurka ta mika muhimman kayayyakin soji ga Najeriya domin tallafa wa ƙoƙarin da take yi na yaki da

January 13, 2026

Halin Kuncin Rayuwa Da Talaucin da ake Ciki A Yanzu, Kuna Goyon Bayan Mu Sake Zabar Tinubu A 2027″ – Abba G

January 13, 2026
Add A Comment

Leave a ReplyCancel reply

Latest Posts
Advertisement
© 2026 PULSE SPORTS ENTERTAINMENT. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Home
  • About Us
  • Contact Us
  • Disclaimer
  • Privacy Policy

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.