Author: Yusif Saraki Madigawa

Umaru Mohammed, jami’in soja ne kuma shugaba a tarihin Najeriya, wanda aikinsa ya yi daidai da ɗaya daga cikin muhimman lokutan sauyi bayan samun ‘yancin kai. An haife shi a garin Hadejia, yankin da a yanzu ake kira Jihar Jigawa. Ya shiga aikin rundunar sojan Najeriya, inda ya fara a hankali a hankali ta hanyar ladabi, jajircewa da kwarewa, har ya kai matsayin Brigadier General, wanda ke nuna cewa yana daga cikin manyan jagororin soja a zamaninsa. A watan Yuli na shekarar 1975, bayan sauyin mulki da ya kawo Janar Murtala Mohammed kan mulki, aka naɗa Umaru Mohammed…

Read More

BAZAN GUDU IN BAR AL’UMMATABA IN JI SARDAUNAN SOKOTO. Ranar juma’ar da za’a kashe su firimiyan jahar Arewa Sardaunan Sokoto, firimiyan jahar yamma Akintola yazo kaduna wurin Sardauna. Lokacin da Akintolan yazo Sardauna na Masallacin Juma’a sai yaba daya daga cikin ministocinshi Michele Audu Buba umurnin cewar yaje ya tari Akintola. Bayan Sardauna ya idar da Sallah yazo sun yi wata ganawa ta sirri da Akintola, da Birgediya Samuel Ademulegun. Duk da yake marubuta sun rabu biyu akan abun da suka tattauna. Wasu sun ce sun tattaunane akan rikicin jahar yamma. In da wai Akintolan ya roki…

Read More

Wannan Itace Aishatu umar mahuta zabi sonka gidan rediyo tarayya Kaduna : sune suka hada kawunan yan arewa wajen karanta sakonninsu wajen zabi sonka’ sannan tana karanta zaben kabo Air *********************************** Allah yakara Mata lafiya DA Nisan kwana mai anfani amin ‘Allah ya albarkaci zuri’arta amin *********************************** mutayata wajen irin mutanen datake karanto sunayensu acikin shirinta na zabi sonka ‘ sannan menene zaku iya tinawa da wannan baiwar Allah *****************************”*”*** ✍️ Yau Ibrahim Dankama 12-December-2025 *********************************** #mutinabaya #viralreelsシvideo #viralreelschallenge #radiokaduna ************************************

Read More

JIHAR DA TAFI KOWACE JIHA YAWAN MUTANE A NAJERIYA 🔥 Jihar Lagos ita ce jiha mafi girma a Najeriya ta fuskar yawan jama’a da kuma tattalin arziki. A cewar kidayar jama’a ta 2006 da kuma kimantawa na 2016, yawan al’ummarta ya haura miliyan 21, wanda ya fi sauran jihohi. Tana kudu maso yammacin ƙasa, kuma ita ce cibiyar kasuwanci mafi girma a Afirka, tare da GDP da ya wuce Naira Tiriliyan 41. Jihohi kamar Kano (kusan miliyan 9) da Oyo (miliyan 16) suna bi bayanta, amma ba su kai na Lagos ba.04ccc9bccf46

Read More

Muntina da Aisha Bello Mustapha ‘ yau 11 December shine watan data koma ga Allah ‘ take cika shekara 2 da rasuwa 11/12/2023 -11/12/2025 sunbamu gudumuwa wajen labaran nta na kasa ‘ tazama General manager a Nta parliament Abuja da sauran mukamai kafin rasuwarta Shin dame zaku iya tinawa da’ita a shekarun baya Allah yajikanta da gafara amin ‘ Allah ya albarkaci zuri’arta amin

Read More

A Kenyan politician, Dorice Donya, is facing public outrage after appearing to endorse female genital mutilation (FGM) during a casual conversation with fellow politician Phelix Odiwuor, popularly known as Jalang’o. In the video circulating online, Donya outlines her plans for this month, specifically mentioning young girls undergoing FGM and invoking the long-debunked myth that the practice helps “regulate girls’ behavior.” Jalang’o responds immediately—visibly shocked—calling her remarks outdated, harmful, and unacceptable. Many Kenyans have expressed anger, especially because Donya serves as a woman representative, a role meant to protect the rights and welfare of women and girls. FGM is a criminal…

Read More

🚨 BREAKING: Francis Uzoho set to replace the injured Stanley Nwabali for AFCON 2026. Nigerians were initially worried after reports of Nwabali’s injury and slow recovery cast doubt over his availability for AFCON. But there’s now a positive twist: Francis Uzoho has stepped up as the Super Eagles’ new No. 1, reclaiming the role just in time for the tournament. Good news for Nigerians..

Read More

Ever since Asake left YBNL we hardly see him with Olamide. The guy has been straight up collaborating with WizKid back to back. He left Nigeria and relocated to California. I think Asake decided to change his circle and lifestyle after all, he deserves it more than any other artist who had a break through the same year because currently none of them are at his level . Bro has worked over time and it’s time to enjoy his money,e no get person to control am again

Read More

The Economic Community of West African States (ECOWAS) has declared a regional state of emergency in response to rising political instability marked by recent coups and attempted mutinies across the region. The announcement followed the 55th session of the Mediation and Security Council in Nigeria, where ministers and security chiefs met to assess the growing tensions and explore ways to strengthen regional cooperation. ECOWAS said it remains committed to restoring stability through diplomatic efforts, targeted sanctions, and enhanced security measures.

Read More